السبت، أكتوبر 31، 2009

ECOWAS Ta Ce Ba Zata Amince Da Sakamakon Zaben Da Aka Yi A Nijar Ba


Kungiyar Tarayyar Tattalin Arzikin Afirka ta Yamma, ECOWAS ko CDEAO, ta dakatar da kasar Nijar, a bayan da shugaba Mamadou Tandja yayi kunnen kashi da kiran kungiyar, ya gudanar da zaben majalisar dokoki da ake gardama a kai. Kungiyar ECOWAS ta bayar da sanarwar dakatar da Nijar jiya talata, ta kuma ce ba zata amince da sakamakon zaben ba.


Kungiyar ta bukaci shugaba Tandja da yayi kokarin tattaunawa domin kawo karshen rikicin siyasar da ya kaure a sanadin matakansa na zarcewa da mulkin kasar har bayan cikar wa’adin da tsarin mulki ya dibar masa. Gwamnatin ta Tandja ta ce ba zata iya dakatar da zaben a wannan kurarren lokaci ba.
Jam’iyyun hamayya na Nijar sun kaurace ma zaben na jiya talata, kuma ‘yan jarida a kasar sun ce mutane ‘yan kalilan aka gani a rumfunan zabe. Za a dauki kwanaki kafin gwamnatin ta bayyana sakamakon wannan zabe nata.
Masu jefa kuri’ar sun zabi ‘yan majalisa 113 da zasu maye gurbin ‘yan majalisar da shugaba Tandja ya kora daga majalisar a watan Yuni. Tandja ya kori ‘yan majalisar a bayan da suka ce shirinsa na yin kuri’ar raba-gardama don kawar da yawan wa’adin da shugaban kasa zai yi kan gadon mulki haramun ne.
Jiya talata a nan Washington, Amurka ta ce ta damu kwarai da abinda ta kira "take cibiyoyin dimokuradiyya na Nijar" da shugaba Tandja yake yi da kuma matakan dawwamar da kansa kan mulki. Wata sanarwar fadar shugaban Amurka ta White House ta roki kungiyar ECOWAS da ta kafa takunkumi na mai-gaba-daya a kan Nijar.
Kungiyar ECOWAS ta ce daga yanzu ba zata sake gudanar da wani taro a Nijar ba, haka kuma ba zata goyi bayan mutanen da kasar zata tsayar don takarar mukamai a kungiyoyi da hukumomi na duniya ba

السبت، أكتوبر 10، 2009

الحركة الشعبية تنفي بشدة شائعات فقدان ومقتل سلفاكير


dansudan


د. رياك مشار الاشاعة مغرضة وتستهدف وحدة البلادالخرطوم ـ سامية ابراهيم:نفت الحركة الشعبية لتحرير السودان بشدة أمس الشائعات التي ترددت عن فقدان ومقتل النائب الأول لرئيس الجمهورية ورئيس حكومة الجنوب الفريق سلفاكير ميارديت وهو في طريقه لحضور احتفالات العيد الوطني ليوغندا.ووصف نائب رئيس حكومة الجنوب د. رياك مشار الاشاعات بالمغرضة والمستهدفة لوحدة البلاد وأدان مشار اطلاق مثل هذه الشائعات ووجه نداء للشعب السوداني بالتزام الهدوء لتجاوز صعاب تنفيذ اتفاقية السلام الشامل واعتبر مشار لـ "أجراس الحرية" مثل هذه الشائعات بأنها استهداف للعلاقات مع دول الجوار فيما بينهم طيبة.وكشف مشار عن اتصال هاتفي ما بينه والفريق سلفاكير عقب اطلاق شائعة مقتله مباشرة وأضاف نبحث الآن عن الشائعة لتمليك الشعب السوداني الحقائق كاملة.في وقت طالب فيه الناطق الرسمي بحكومة الجنوب بول ميوم بتوخي الحذر من العناصر التي اتهمها أنها تعمل ضد السلام واصفاً هذه العناصر بالشياطين التي تصور للشعب السوداني بعيداً عن السلام وشدد ميوم في تصريح خاص لـ "أجراس الحرية" الجميع بالتحلي باليقظة لمثل هذه الشائعات. وكشف ميوم عن تحرك للأجهزة المعنية بالتحقيق حول خلفيات ودوافع مثل هذه الشائعات والتي قال انها المرة الرابعة التي تطلق فيها مثل هذه الشائعات حول الفريق سلفاكير مؤكداً متابعتهم لضبط مثل هذه الشائعات وعدم تكرارها. وأكد أن الطائرة التي كان يستغلها الفريق سلفاكير في حالة جيدة وحطت بسلام مؤكداً استغراب رئيس حكومة الجنوب من اطلاق مثل هذه الشائعات. وفي سياق متصل طمأن الأمين العام للحركة الشعبية باقان أموم الشعب السوداني بسلامة الفريق سلفاكير مؤكداً تمتعه بصحة جيدة ويمارس عمله بصورة طبيعية واتهم أموم من أسماهم بالجهات المعادية للسلام وخلق الفتنة باثارة مثل هذه الشائعات وكشف باقان عن اتصال قام به مع الفريق سلفاكير عقب اطلاق الشائعة تؤكد تمتعه بصحة جيدة وقال هو في طريقه الآن لجوبا، وأضاف ان زيارة رئيس حكومة الجنوب ليوغندا كانت لحضور احتفالات العيد الوطني ليوغندا بالاضافة لبحث العلاقات الحزبية ما بين الحركة الشعبية والمقاومة اليوغندية